Jami’ar Ahmadu Bello, ABU, Ta Sanar da Fara Zangon Karatu Na 2
A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce sakamakon taron gaggawa karo na 523 da majalisar ta gudanar a jiya Juma’a 16 ga watan Yuni 2023,
A wata sanarwa da jami’ar ta fitar, ta ce sakamakon taron gaggawa karo na 523 da majalisar ta gudanar a jiya Juma’a 16 ga watan Yuni 2023,
Jagoran tsagerun Neja Delta, Asari Dokubo ya shawarci Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu kan kada ya kuskura ya saki jagoran kungiyar ’yan aware ta Biyafara (IPOB), Nnamdi Kanu.
Tsohon shugaban Najeriya Goodluck Jonathan ya musanta iƙirarin da Femi Kuti ya yi a kansa, wanda ya ce Hukumar EFCC mai yaƙi da yi wa arziƙin ƙasa ta’annati ta gayyace shi kan zargin sha’anin kuɗi bayan wa’adinsa ya ƙare a matsayin mataimakin gwamnan Jihar Bayelsa.
Wani ɗan majalisa mai suna Madami Garba Madami, mai wakiltar mazaɓar Chikun dake jihar Kaduna a ƙarƙashin jam’iyyar PDP ya rasu bayan kwanaki uku da rantsar da su a majalisar jiha karo ta goma.
Rahotanni na nuni da cewa a ƙasashe kamar Kamaru da Benin da Jamhuriyar Nijar farashin man fetur ya ninka kan yadda suka saba siya a baya kafin Gwamnatin Najeriya ta sanar da cire tallafin man fetur.
Farashin danyen mai a kasuwar duniya ya karu ranar Juma’a domin fatan da ake yi kan karin bukatar danyen mai da ake yi a China da kuma raunin da dala ke kara yi.
India: Wasu Mata Sun Yi Zanga-zangar Kin Amincewa da Gina Matatar Man Fatur a Kauyensu
Sarkin Kano na 14, Muhammadu Sanusi II ya yaba wa shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu bisa janye tsarin tallafin man fetur da kuma fatali da bambanci wajen farashin kudin ƙasashen ƙetare.
Gwamnatin jihar Kano ta dakatar da Shugaban Kwalejin Lafiya ta Health Technology, Bello Ɗalhatu, da Mai riƙon Shugabancin Hukumar Lura da Makarantun Sakandire ta jiha KSSMB, Malam Ado Tumfafi.
Gwamnan jihar Kano, Engr. Abba Kabir Yusuf ya naɗa Alhaji Sani Abdulkadir Dambo a matsayin sabon shugaban hukumar tattara haraji ta jiha wato KIRS.