Kano: Tsohon kwamishinan Yada Labarai Ya Musanta Batun Sayar da Asibitin Asiya Bayero
Gwamnatin Kano da ta shuɗe ta mayar da martani game da zargin sayar da Asibitin Asiya Bayero wanda gwamnati mai ci ta Abba Kabir Yusuf ta ce ta ƙwace a yan kwanakin nan.






