Kungiyar likitoci masu neman kwarewa a Najeriya ta dakatar zanga-zangar da ta shirya
Kungiyar Likitoci Masu Neman Kwarewa ta Nijeriya, ta dakatar da zanga-zangar da ta shirya yi a duk fadin kasar nan bayan wata ganawar sirri da ta yi da manyan jami’an majalisar dattawa.










